Sheikh Ibraheem Zakzaky (H) (47)
-
newsAn Kammala Ranar Farko ta Tattakin Arba'in na Tawagar Yankin Pambegua Zuwa Zariya
Hauza/ An kammala ranar farko ta tattakin Arba'in da almajiran Jagora Sayyid Ibraheem Yaqoub Zakzaky (H) na yankin Pambegua ke gudanarwa zuwa Zariya, inda mahalarta suka isa garin Dutsen Wai…
-
newsOfishin Sheikh Ibraheem Zakzaky Na Ci Gaba da Yi Wa Mahajjatan Arba'in Hidima a Hanyar Najaf Zuwa Karbala
Hauza/ Maukibin Ofishin Jagora Sheikh Ibraheem Zakzaky (H) na ci gaba da gudanar da ayyukan hidima ga maziyartan Imam Hussain (A.S.) a hanyar tattakin Arba'in na shekarar 1448 Hijira.
-
Maraji'ai da MalamaiJagora Sheikh Ibraheem Zakzaky (H) Ya Kai Ziyarori ga Dangi da Fitattun Malaman Addini a Zariya
Hauza / Sheikh Ibraheem Zakzaky (H), Jagoran Harkar Musulunci a Najeriya, ya ci gaba da gudanar da ziyarorinsa a garin Zariya, inda ya kai ziyara gidajen wasu daga cikin dangi, fitattun malaman…
-
newsSheikh Ibraheem Zakzaky (H) Ya Jagoranci Taron Tunawa da Shahidan Quds na Shekarar 2014 Karo na 12
Hauza/ An gudanar da taron tunawa da Shahidan Quds na shekarar 2014 karo na 12 tare da halartar dimbin al'umma, malamai, shugabannin addinai, iyalan shahidai da sauran baƙi a cibiyar Darur Rahma…
-
Maraji'ai da MalamaiJagora Sheikh Zakzaky Ya Gana da Masu Ziyartar Arba'een; Ya Jaddada Muhimmancin Zama Jakadu Nagari
Hauza / Jagoran Harkar Musulunci a Najeriya, Sheikh Ibraheem Zakzaky (H), ya yi kira ga masu ziyartar Arba'een da su kasance masu wakiltar Musulunci da Makarantar Ahlul Baiti (AS) ta hanyar kyawawan…
-
Maraji'ai da MalamaiGanawar Jagoran Harkar Musulunci da Daliban Hauzozin Karbala; Jaddada Ci Gaban Tafarkin Shahidai da Rawar Dalibai wajeyn Yaɗa Koyarwar Ahlulbaiti (AS)
Hauza/ Jagoran Harkar Musulunci a Afirka, Sheikh Ibraheem Zakzaky (H), a yayin ganawarsa da wasu daga cikin ɗaliban wannan Harka da suke karatu a Hauzozin Karbala mai tsarki, ya jaddada cewa…
-
Sheikh Zakzaky:
Maraji'ai da MalamaiHaɗin Kai Da Ci Gaba Da Tafarkin Imam Shahid Su Ne Tabbacin Kyakkyawar Makomar Gwagwarmaya
Hauza / Jagoran Harkar Musulunci, Sheikh Ibraheem Yaqoub Zakzaky (H), ya halarci taron "Makomar Gwagwarmaya bayan Shahadar Imam Khamene'i (QS)" da aka gudanar a birnin Bagadaza na ƙasar Iraki…
-
Maraji'ai da MalamaiJagora Sheikh Zakzaky Ya Jaddada Muhimmancin Ilimi, Gwagwarmaya da Ikhlasi ga Ɗalibai a Mashhad
Hauza / Jagoran Harkar Musulunci a Najeriya, Sheikh Ibraheem Zakzaky (H), ya jaddada cewa ilimin da ɗalibai suke samu dole ne ya kasance a hidimar al'umma da kuma ci gaban Musulunci, yana mai…
-
Sheikh Zakzaky Ya Shawarci Maziyarta Yan Birtaniya:
Maraji'ai da MalamaiKu Isar da Saƙon Gaskiya da Asalin Addinin Musulunci ga Duniya
Hauza / Jagoran Harkar Musulunci a Najeriya, Sheikh Ibraheem Zakzaky (H), a wata ganawa da ya yi da wasu maziyarta daga Birtaniya waɗanda suka halarci jana'izar Shahid Ayatullah Sayyid Ali Husaini…
-
Maraji'ai da MalamaiJagoran Harkar Musulunci Sheikh Ibraheem Zakzaky (H) Ya Isa Mashhad Domin Halartar Jana'iza Da Binne Imam Shahid
Hauza/ Jagoran Harkar Musulunci, Sheikh Ibraheem Zakzaky (H), ya isa birnin Mashhad na Jamhuriyar Musulunci ta Iran domin halartar jana'iza da kuma binne gangar jikin Imam Shahid, Ayatullahil…
-
-
-
newsMiliyoyin 'Yan Shi'a Sun Halarci Muzaharar Ashura A Najeriya
Hauza/ An gudanar da jerin gwanon Ashura a garuruwa sama da ɗari a fadin Najeriya, inda miliyoyin mutane daga sassa daban-daban na al’umma suka halarta.
-
Sheikh Zakzaky:
Maraji'ai da MalamaiMakarantar Imam Hussain (A.S) Ta Sadaukarwa Da Jajircewa Ita Ce Mafitarmu
Hauza/ Rahotanni sun tabbatar da cewa, a daidai lokacin da ake fuskantar ranar goma ga watan Muharram, wato ranar Ashura, an gudanar da taron juyayin shahadar Shugaban Masu Juyayi, Imam Hussain…
-
Rahoto na Musamman:
newsSakonnin Ashura a Najeriya; Daga Gudanar da Zaman Makoki Zuwa Kafa Wuraren Hidimtawa Al'umma + Hotuna
Hauza/ Yayin da duniyar Musulunci take cikin kwanakin zaman makokin Sayyidush-Shuhada, Imam Hussaini (AS), mabiya mazhabar Ahlul-Bait (AS) a Najeriya ma sun gudanar da tarukan tunawa da shahadar…
-
newsAn Ɗaukaka Amon Sakon Neman Adalci Na Ashura A Jihohin Bauchi Da Yobe A Najeriya
Hauza/ Sakamakon shiga rana ta bakwai na watan Muharram 1448H, almajiran Sheikh Ibraheem Zakzaky (H) a garuruwa daban-daban na Najeriya sun gudanar da tarukan juyayi da raya makarantar Karbala…
-
newsJuyayi Da Hidima: Rahoton Musamman Kan Zaman Makokin Ashura Na Rana Ta Biyar A Garuruwan Najeriya + Hotuna
Hauza/ Yayin da aka shiga rana ta biyar da gudanar da zaman makokin goman farko na watan Muharram na shekara ta 1448 Bayan Hijira (Yuni, 2026M), garuruwa daban-daban a Nijeriya, da suka hada…
-
newsAn Ci Gaba Da Gudanar Da Tarukan Juyayin Ashura Cikin Shauƙi A Sassan Nijeriya / Sabunta Mubaya’a Ga Manufofin Shugaban Shahidai (AS) Daga Shi'ar Afirka + Hotuna
Hauza / Tun da aka shiga kwanakin juyayi da bakin ciki na watan Muharram na shekarar 1448H, harkar juyayin Ashura ta sake farfado da zukatan muminai a cibiyoyin addini da na Shi'a a yammacin…
-
Ashura 1448:
newsAmon "Da Wane Zunubi Aka Kashe Shi" Ya Cika Yammacin Afirka; An Gudanar Da Taron Ranar Abdullahir Radi (AS) A Garuruwan "Kano", "Zariya", "Gombe" Da "Sara" + Hotuna
Hauza/ A ci gaba da nuna juyayin shiga kwanakin makokin Shugaban Masu Daraja, Imam Hussain (AS), an gudanar da taron tunawa da shahadar Babal-Hawa'ij, Abdullahir-Radi (Aliyul-Asgar) cikin shauƙi…
-
newsDaliban Sheikh Ibraheem Zakzaky (H) Dake Biranen Karbala Da Najaf Sun Ci Gaba Da Gudanar Da Zaman Juyayin Ashura + Hotuna
Hauza/ A daidai lokacin da ake shiga kwanakin juyayin shahadar Shugaban Shahidai, Imam Husain (AS), malamai da ɗalibai ƴan ƙasar Najeriya da ke karatu a ƙasar Iraƙ, waɗanda almajiran Jagoran…
-
newsCi Gaba Da Majalisan Juyayin Ashura Cikin Tsari Da Nutsuwa A Jihohin Najeriya A Rana Ta Uku + Hotuna
Kano, Katsina, Suleja (Najeriya)/ Kamar yadda aka saba a kowace shekara, mabiya mazhabar Ahlul Baiti (AS) kuma almajiran Jagoran Harkar Musulunci a Najeriya, Sayyid Ibraheem Yaqoub Zakzaky (H),…
-
newsKaratun Gwagwarmayar Ashura Ya Cika Yammacin Afirka / An Gudanar da Tarukan Juyayin Muharram Rana ta Biyu a Kasashen Nijar da Nijeriya + Hotuna
Hauza/ Gami da shigowa kwanakin farko na watan Muharram, an gudanar da zaman juyayin Ashura cikin sha'awa da halartar dimbin mabiya tafarkin Ahlul Baiti (AS) kuma almajiran Sayyid Ibraheem Zakzaky…
-
newsAn Fara Zaman Juyayin Ashura da Sauya Tutar Makoki a Sassa Daban-daban na Najeriya + Hotuna
Hauza/ Da shiga ranar farko ta watan Muharramul Haram na shekarar 1448 bayan Hijra, mabiya Sayyid Ibraheem Zakzaky (H) a sassa daban-daban na kasar Najeriya, sun ƙaddamar da shirye-shiryen tarukan…
-
newsMatasa a Potiskum Sun Fara Rabon Abincin Sadaka na Ranar Ashura a Ranakun Farko na Watan Muharram + Hotuna
Potiskum/ Kamar yadda aka saba a lokacin da aka shiga ranakun farko na watan Muharram da kwanakin juyayin shugaban shahidai, wasu matasa almajiran Sayyid Ibraheem Zakzaky a garin Potiskum na…
-
Sheikh Ibraheem Zakzaky:
newsBarazana Ba Za Ta Taba Hana Mu Ci Gaba Da Tafarkin Gwagwarmaya Ba
Hauza/ Jagoran Harkar Musulunci a Najeriya, yayin da yake jaddada cewa lamarin Ashura da Tattakin Arba'een suna da tushe mai zurfi a tarihin Musulunci, ya bayyana cewa babu wata barazana da za…
-
Sheikh Zakzaky:
newsA Ci Gaba da Hidimtawa Al'umma Domin Allah
Hauza/ Jagoran Harkar Musulunci a Najeriya, Sheikh Ibraheem Zakzaky (H), ya jaddada cewa ayyukan da sassa daban-daban na Harkar Musulunci ke gudanarwa a haƙiƙanin gaskiya ayyuka ne na ceto da…
-
Maraji'ai da MalamaiSheikh Zakzaky Ya Yi Kira Da A Yi Amfani Da Kafafen Sadarwa Ta Hanyar Da Ta Dace
Hauza/ Jagoran Harkar Musulunci a Nijeriya, Sheikh Ibraheem Zakzaky (H), ya jaddada muhimmancin yin amfani da kafafen sadarwa na zamani cikin balaga da sanin ya kamata, tare da yin kashedi kan…
-
Babban Labari:
newsAn Gudanar Da Gagarumin Taron Bukukuwan Eidul-Ghadeer Cikin Tsari A Faɗin Ƙasar Nijeriya
Hauza/ Sakamakon zagayowar ranar Eidul-Ghadeer Khum, ranar da aka ayyana shugabanci da wilayar Ameerul Mu’uminin Imam Ali bin Abi Dalib (AS), rassan Da’irori na Harkar Musulunci a Nijeriya (almajiran…
-
Maraji'ai da MalamaiSaƙon Ta'aziyyar Sheikh Ibraheem Zakzaky (H) na Rasuwar Ayatullah Al-Uzma Fayyadh
Hauza/ Jagoran Harkar Musulunci a Najeriya ya aike da saƙon ta'aziyyar rasuwar babban marja'i, Hazrat Ayatullah Al-Uzma Sheikh Muhammad Ishaƙ Fayyadh.
-
Sheikh Zakzaky:
Maraji'ai da MalamaiHadisin Ghadir Shi Ne Mafi Mutawaturin Hadisi A Tsakanin Shi'a Da Sunnah / Bin Wasiyyar Annabi (S) Shi Ne Mafita Ga Al'umma
Hauza/ Jagoran Harkar Musulunci a Nijeriya, a lokacin da yake jawabin ranar Ghadir a babban birnin ƙasar, ya bayyana al'amarin Ghadir Khum da wasiyyar Manzon Allah (S.A.W.W) game da halifancin…