Sababbin Labarai
Mafi yawan kallo
Addini
-
Ayatullah Isah Qasim:
Gwamnatin Bahrain Tana Soke Shari’ar Allah Mai Girma
Hauza/ Jagoran Harkar Musulunci ta Bahrain ya fitar da wata sanarwa, inda ya yi Allah wadai da matakan da gwamnatin Aal Khalifa take ɗauka, waɗanda ke takaita wasu daga cikin siffofi da abubuwan…
-
Boyayyen Sirrin Kasancewar Amurka a Gabashin Siriya: Daga Satar Mai Zuwa Amfani da Ragowar…
Hauza/ Wani jami’in tsaron Siriya ya bayyana dabarun da Amurka ke amfani da su wajen kwace albarkatun mai da kuma katse hanyoyin tallafawa Ƙungiyoyin Gwagwarmaya (Axis of Resistance).
-
Mataimakin Ministan Harkokin Wajen Yemen:
Kai Hari Ga Makka Aikin Abokan Epstein Masu Cin Naman Mutane Ne
Hauza/ Mataimakin Ministan Harkokin Wajen Yemen, Abdulwahid Aburas, ya bayyana cewa hukumomin da ke kulla alaƙa da gwamnatin Isra’ila da kuma alamomin cin hanci da rashawa na duniya, su ne waɗanda…
-
Shugaban Majalisar Malaman Shi’a ta Pakistan:
Gaza Ita ce Babban Gwaji ga Masu Iƙirarin Kare Dimokuraɗiyya a Duniya
Hauza/ Hujjatul Islam wal Muslimin Sayyid Sajid Ali Naqvi, shugaban Majalisar Malaman Shi’a ta Pakistan, ya soki shirun da ƙasashen duniya suka yi kan laifukan da gwamnatin Isra’ila ke aikatawa…
-
Wakilin Harkokin Al’adu na Kata’ib Sayyidush Shuhada:
Haɗin Kan Kungiyoyin Gwagwarmaya Shi Ne Babban Shamaki ga Makircin Maƙiya
Hauza/ Wakilin harkokin al’adu na Kata’ib Sayyidush Shuhada a Jamhuriyar Musulunci ta Iran ya jaddada muhimmancin haɗin kan ƙungiyoyin gwagwarmaya, yana mai cewa maƙiya na ƙoƙarin haddasa fitina…
-
Ikhlasi da Dagewa Su Ne Tushen Nasarar Ɗalibin Addini a Hanyar Ilimi
Hauza/ Hujjatul-Islam wal Muslimin Sayyid Ahmad Ashkuri ya bayyana cewa ɗalibin ilimin addini ya kamata, tare da neman ilimi, ya sanya ikhlasi, taƙawa da aiki da koyarwar addini a gaba a rayuwarsa,…
-
Taliban Sun Kai Hari ga Masu Zanga-zanga a Afghanistan, Ana Fargabar Rufe Hauzar Khatamun Nabiyyin…
Hauza/ Bayan matakin Taliban na ƙoƙarin rufe Hauzar Ilimi ta Khatamun Nabiyyin (S.A.W.A) da ke Kabul, malamai, ɗalibai da sauran 'yan Shi'a sun gudanar da zanga-zanga, inda sojojin Taliban suka…
-
Limamin Juma’ar Baghdad:
Iraki na Buƙatar Gwamnati ne Wadda Za ta Ceto Al’umma Kuma ta Kare Ikon Ƙasar
Hauza/ Ayatullah Sayyid Yasin Al-Musawi, limamin Juma’ar Baghdad, ya soki wasu manufofin tattalin arziki da kuma yadda wasu jami’an gwamnati ke gudanar da harkokin siyasa, yana mai jaddada buƙatar…
-
Ƙungiyoyin Gwagwarmayar Iraki Sun Gargadi Amurka Gabanin Wa’adin Ficewarta
Hauza/ Ƙungiyoyin gwagwarmayar Musulunci a Iraki sun yi gargaɗi mai ƙarfi kan kasancewar sojojin Amurka a ƙasar, yayin da ranar 30 ga Satumba ke gabatowa, wadda aka sanya a matsayin wa’adin ficewar…
-
Rahoton Cibiyar Salam ga Kwamitin Kare Haƙƙin Ɗan Adam na Majalisar Ɗinkin Duniya Kan Take…
Hauza/ Cibiyar “Salam” mai rajin dimokuraɗiyya da haƙƙin ɗan adama ta gabatar da ƙorafi ga Kwamitin Kare Haƙƙin Bil’adama na Majalisar Ɗinkin Duniya, inda ta tabbatar da cewa bin ƙa’idojin ƙasa…
-
Rayuwar Manzon Allah (S) Abin Koyi ce Wajen Ƙarfafa Haɗin Kai da Zumunci Tsakanin Musulmi
Hauza/ Hujjatul Islam Sayyid Reza Ja’afar Naqavi ya jaddada muhimmancin yin koyi da rayuwa da koyarwar Manzon Allah (S) da Ahlul Baiti (A), inda ya bayyana cewa: "Ƙarfafa haɗin kan al’ummar Musulmi…
-
Wani malamin addini a Pakistan ya ce:
Mabiyan Maktabar Imam Husaini (A.S) Kada Su Yi Shiru a Gaban Zalunci da Karkata
Hauza/ Wani babban malamin addini a Pakistan, Hujjatul Islam Mukhtar Ahmad Imami, ya bayyana cewa mabiyan maktabar Imam Husaini (A.S.) ya kamata su yi koyi da darussan tashin Ashura, su tsaya…