Harkar Musulunci a Najeriya (12)
-
Sheikh Zakzaky:
newsA Ci Gaba da Hidimtawa Al'umma Domin Allah
Hauza/ Jagoran Harkar Musulunci a Najeriya, Sheikh Ibraheem Zakzaky (H), ya jaddada cewa ayyukan da sassa daban-daban na Harkar Musulunci ke gudanarwa a haƙiƙanin gaskiya ayyuka ne na ceto da…
-
Maraji'ai da MalamaiSheikh Zakzaky Ya Yi Kira Da A Yi Amfani Da Kafafen Sadarwa Ta Hanyar Da Ta Dace
Hauza/ Jagoran Harkar Musulunci a Nijeriya, Sheikh Ibraheem Zakzaky (H), ya jaddada muhimmancin yin amfani da kafafen sadarwa na zamani cikin balaga da sanin ya kamata, tare da yin kashedi kan…
-
Babban Labari:
newsAn Gudanar Da Gagarumin Taron Bukukuwan Eidul-Ghadeer Cikin Tsari A Faɗin Ƙasar Nijeriya
Hauza/ Sakamakon zagayowar ranar Eidul-Ghadeer Khum, ranar da aka ayyana shugabanci da wilayar Ameerul Mu’uminin Imam Ali bin Abi Dalib (AS), rassan Da’irori na Harkar Musulunci a Nijeriya (almajiran…
-
Sheikh Zakzaky:
Maraji'ai da MalamaiHadisin Ghadir Shi Ne Mafi Mutawaturin Hadisi A Tsakanin Shi'a Da Sunnah / Bin Wasiyyar Annabi (S) Shi Ne Mafita Ga Al'umma
Hauza/ Jagoran Harkar Musulunci a Nijeriya, a lokacin da yake jawabin ranar Ghadir a babban birnin ƙasar, ya bayyana al'amarin Ghadir Khum da wasiyyar Manzon Allah (S.A.W.W) game da halifancin…
-
Sheikh Ibraheem Zakzaky:
Maraji'ai da MalamaiBin Fikirar Imam Khumaini Shi Ne Hanyar Samun Mafita Ga Al'umma / Duniya Tana Buƙatar Komawa Ga Tunanin Imam
Hauza/ Jagoran Harkar Musulunci a Nijeriya, yayin da yake jaddada cewa tunani da makarantar koyarwa ta wanda ya assasa Juyin Juya Halin Musulunci tana nan raye kuma tana aiki, ya bayyana cewa…
-
Sheikh Ahmad Ibrahim A Wajen Rufe Mu'utamar Na Matasan Yankin Potiskum
news“Ku Guji Saɓon Allah Kamar Yadda Kuke Ƙyamar Najasa"
Hauza/ Dandalin Matasan Harkar Musulunci ƙarƙashin jagorancin Sayyid Ibraheem Zakzaky (H) na Imam Muhammad Baƙir Zone (Potiskum), sun rufe Mu'utamar da suka shiga mai taken “Gina Shakhsiyyar…
-
news"Cikin Dare Ake Tashi A Roƙi Shahada, A Tashi A Yi Sujuda A Yi Wa Allah Kuka, Bawai A Zance Ba" — Alhaji Ado Ga Matasa Wajen Rufe Mu'utamar Na Kano
Hauza/ Dandalin Matasan Harkar Musulunci a Nijeriya karkashin jagorancin Imam Sayyid Ibraheem Zakzaky (H) na yankin Kano (Zone ɗin Rasulul Akram) sun gudanar da taron karawa juna sani na tsawon…
-
Mu’utamar ɗin Matasa:
newsMalamai Sun Jaddada Muhimmancin Gyaran Kai da Haɗin Kan Al’umma
Dandalin Matasan Harkar Musulunci Karkashin Jagorancin Sheikh Sayyid Ibraheem Yaqoub Zakzaky (H) na yankin Funtua (Zone ɗin Sayyid Zakzaky) sun gudanar da taron kara wa juna sani domin kwakkwafa…
-
newsTaron Tunawa da Shahadar Imam Ja’afarus Sadiq da Ɗaliban Makarantar Minab a Kano + Bidiyo da Hotuna
Hauza/ ’Yan uwa Musulmi mabiyan Sheikh Ibraheem Yaqoub Zakzaky (H) na Kano sun gudanar da taron tunawa da shahadar Imam Ja’farus Sadiq (AS), tare da tunawa da ɗaliban firamaren makarantar Shajaratud…
-
newsDaliban Harkar Musulunci Mabiya Sheikh Ibraheem Zakzaky (H) a Iran Sun Gudanar da Muzaharar Qudus a Birnin Qom
Hauza/ Kamar sauran al'ummar Musulmin duniya da ma'abota yanci, ɗaliban Harkar Musulunci karkashin jagorancin Imam Sayyid Ibraheem Zakzaky (H) dake karatu a Jamhuriyar Musulunci ta Iran sun halarci…
-
newsJerin Gwanon 22 ga Bahman a Nijeriya (Hotuna)
Hauza/ Ƴan Uwa musulmi almajiran Sayyid Ibrahim Zakzaky(H) Na birnin Kano sun gudanar da Zagaye na murna da Cika Shekara 47 da yin Juyin Juya Halin Musulunci a ƙasar iran.
-
newsShaikh Zakzaky ya yi bayani kan Salatin Ibrahimi
Hauza/ Jagoran Harkar Musulunci a Najeriya, Shaikh Ibrahim Zakzaky, ya yi bayani dalla‑dalla kan ma’anar Salatin Ibrahimi, inda ya jaddada cewa daga cikin zuriyar Annabi Ibrahim (A.S)، waɗanda…