Harkar Musulunci a Najeriya (55)
-
Maraji'ai da MalamaiShaikh Zakzaky Ya Gargadi Musulmi Kan Rikice-rikicen Da Maƙiya Ke Haddasawa
Hauza/ Jagoran Harkar Musulunci a Najeriya, Shaikh Ibraheem Zakzaky (H), ya jaddada muhimmancin haɗin kan al’ummar Musulmi da komawa ga sahihiyar koyarwar addinin Musulunci, yana mai cewa maƙiya…
-
Shaikh Zakzaky:
newsHarkar Musulunci Za Ta Ci Gaba, Addini Kuma Zai Tabbata
Hauza/ Jagoran Harkar Musulunci ta Nijeriya, Shaikh Ibraheem Zakzaky (H), ya bayyana cewa tunanin maƙiyan Harkar Musulunci na kawo ƙarshenta “mafarki ne da ba zai taɓa yiyuwa ba”, yana mai jaddada…
-
Sheikh Sanusi Abdulƙadir:
newsYanzu Lokaci Fata, Izza da Nasara ne
Hauza/ Wakilin ‘yan’uwa mabiyan Harkar Musulunci a birnin Kano, Sheikh Sunusi Abdulƙadir, ya jaddada muhimmancin fata, ɗaukaka da tsayin daka a wannan lokaci da duniya ke fuskantar manyan sauye-sauye…
-
newsAn Gudanar da Muzaharar Mauludin Manzon Allah (S) a Gwandu da Kauran Namoda
Hauza/ A daidai lokacin da ake gudanar da bukukuwan zagayowar ranar haihuwar Manzon Allah Muhammad (S), an gudanar da wata gagarumar muzaharar Mauludi a garin Gwandu da ke Jihar Kebbi da kuma…
-
Jagora Shaikh Ibraheem Zakzaky:
newsHaɗin Kan Musulmi Shi Zai Dawo Musu Da Izzarsu
Hauza/ Abuja: Jagoran Harkar Musulunci a Najeriya, Shaikh Ibraheem Zakzaky (H), ya jaddada muhimmancin haɗin kan al’ummar Musulmi, yana mai cewa haɗin kai shi ne hanyar dawo da izza da ƙarfin…
-
newsHarkar Musulunci Ta Fara Taron Makon Haɗin Kan Al'ummar Musulmi a Abuja
Abuja – Hauza: Harkar Musulunci a Najeriya ƙarƙashin jagorancin Sayyid Ibraheem Zakzaky (H) ta fara gudanar da Taron Makon Haɗin Kan Al'ummar Musulmi a Abuja, da nufin ƙarfafa haɗin kai da fahimtar…
-
newsMiliyoyin Mutane Sun Halarci Zagayen 12 ga Rabi’ul Awwal a Garuruwa Daban-daban na Najeriya
Hauza/ A daidai lokacin da aka shiga ranar 12 ga watan Rabi’ul Awwal, ranar zagayowar haihuwar Manzon Allah (S.A.W.A) bisa shahararriyar riwayar Ahlus-Sunna, an gudanar da zagayen murnar Mauludin…
-
newsAn Gudanar da Gagarumin Taron Maulidin Annabi (S.A.W.A) na ‘Yan uwa Mata a Kano
Hauza/ A daidai lokacin bikin zagayowar ranar haihuwar Annabi Muhammad Mustafa (S.A.W.A), Dandalin Yan uwa mata mabiya Shaikh Ibrahim Zakzaky (H) a Da’irar Kano sun gudanar da gagarumin taron…
-
newsAn Gudanar da Zaman Juyayin Wafatin Manzon Allah (S) a Garuruwa Daban-daban na Najeriya da Jamhuriyar Nijar
Hauza/ Najeriya: A daidai lokacin da ake tunawa da ranar wafatin Manzon Allah (S), mabiya Ahlul-Baiti (AS), Musulman Najeriya da Jamhuriyar Nijar sun gudanar da zaman juyayi a garuruwa daban-daban…
-
Sheikh Zakzaky (H):
newsSaƙon Manzon Allah (S) Shiriya ne da Mafita Ga Dukkan Zamani
Hauza/Abuja: Jagoran Harkar Musulunci a Najeriya, Shaikh Ibraheem Zakzaky (H), ya jaddada cewa saƙon Manzon Allah (S) saƙon shiriya ne da mafita a kowane zamani, yana mai cewa abubuwan da suke…
-
newsTaron Rufe Tattakin Arba’in din Almajiran Sheikh Zakzaky Ya Gudana a Haramin Abul Fadl Abbas (A.S.)
Hauza/ Karbala: An gudanar da taron rufe tattakin Arba’in na Imam Husaini (A.S.) na shekarar 1448H, wanda almajiran Sheikh Ibraheem Yaƙub Zakzaky (H) suka gudanar daga Najaf zuwa Karbala, a ɗakin…
-
Shaikh Zakzaky Ya Jaddada:
newsMabiyan Makarantar Imam Husaini (AS) Ba Za Su Taɓa Miƙa Wuya Ga Azzalumai Ba
Hauza/ Jagoran Harkar Musulunci a Najeriya, Shaikh Ibraheem Zakzaky (H), ya jaddada cewa mabiyan makarantar Imam Husaini (AS) ba za su taɓa miƙa wuya ga azzalumai ba, yana mai cewa za su fifita…
-
newsAn Gudanar da Gagarumin Tattakin Arba'in din Imam Husaini (A.S) na Yankin Kaduna a Garin Suleja
Hauza/ A ranar Litinin, 19 ga Safar 1448H, wanda ya yi daidai da 3 ga Agustan 2026, almajiran Jagora Shaikh Ibraheem Zakzaky (H) na Yankin Kaduna sun gudanar da gagarumin tattakin Arba'in na…
-
newsAn Gudanar da Tattakin Arba’in Daga Kaduna Zuwa Zariya Cikin Nasara Ba Tare da Wata Matsala Ba
Hauza/ A daidai lokacin da ake gudanar da tarukan Arba’in din Imam Husaini (A.S.), dubban Musulmai almajiran Shaikh Ibraheem Yaqoub Zakzaky (H) a jihar Kaduna sun gudanar da tattakin Arba’in…
-
newsAna Ci Gaba da Tattakin Arba’in a Yankin Kano na Najeriya Tare da Halartar Dubban Masu Tattaki
Hauza/Kano: Ana ci gaba da gudanar da Tattakin Arba’in na Imam Hussaini (A.S.) a yankin Kano na Najeriya, tare da halartar dubban Musulmi da mabiya Ahlul Baiti (A.S.) da almajiran Shaikh Ibraheem…
-
newsAn Kammala Ranar Farko ta Tattakin Arba'in na Tawagar Yankin Pambegua Zuwa Zariya
Hauza/ An kammala ranar farko ta tattakin Arba'in da almajiran Jagora Sayyid Ibraheem Yaqoub Zakzaky (H) na yankin Pambegua ke gudanarwa zuwa Zariya, inda mahalarta suka isa garin Dutsen Wai…
-
newsAn Fara Tattakin Arba'in na 1448 Daga Yankin Kano
Hauza/ A safiyar yau Alhamis, 30 ga Yuli, 2026, al'ummar Musulmi almajiran Shaikh Ibraheem Zakzaky (H) sun fara tattakin Arba'in daga yankin Kano domin tunawa da cikar kwanaki arba'in da shahadar…
-
newsAlmajiran Sheikh Zakzaky a Iraki Sun Ci Gaba da Tattakin Arba'in ; An Shiga Rana ta Biyu daga Najaf Zuwa Karbala
Hauza/ A yau Alhamis, 15 ga Safar 1448H (30 ga Yuli, 2026), almajiran Jagora Sheikh Ibraheem Zakzaky (H) sun ci gaba da tattakin Arba'in a ƙasar Iraki, inda suka shiga rana ta biyu ta tafiyarsu…
-
newsOfishin Sheikh Ibraheem Zakzaky Na Ci Gaba da Yi Wa Mahajjatan Arba'in Hidima a Hanyar Najaf Zuwa Karbala
Hauza/ Maukibin Ofishin Jagora Sheikh Ibraheem Zakzaky (H) na ci gaba da gudanar da ayyukan hidima ga maziyartan Imam Hussain (A.S.) a hanyar tattakin Arba'in na shekarar 1448 Hijira.
-
newsAlmajiran Sheikh Ibraheem Zakzaky (H) Sun Fara Tattakin Arba'in Daga Najaf zuwa Karbala
Hauza | Almajiran Jagora Sayyid Ibraheem Zakzaky (H) sun fara tattakin Arba'in na bana daga yankin Thawratul Ishrin da ke birnin Najaf Ashraf zuwa Karbala Mai Tsarki, a safiyar yau Laraba, 14…
-
newsSheikh Ibraheem Zakzaky (H) Ya Jagoranci Taron Tunawa da Shahidan Quds na Shekarar 2014 Karo na 12
Hauza/ An gudanar da taron tunawa da Shahidan Quds na shekarar 2014 karo na 12 tare da halartar dimbin al'umma, malamai, shugabannin addinai, iyalan shahidai da sauran baƙi a cibiyar Darur Rahma…
-
newsAn Gudanar da Majalisin Juyayin Shahadar Imam Hassan (A.S.) a Da'irar Bauchi
Hauza/ A daidai lokacin da ake tunawa da ranar shahadar Imam Hasan al-Mujtaba (A.S.) a ranar 7 ga watan Safar, mabiya Ahlul Baiti (A.S.) a Da'irar Bauchi ta Najeriya sun gudanar da majalisar…
-
newsAn Fara Gudanar da Tattakin Arba'in na Shekarar 1448 a Najeriya
Hauza/ Wasu daga cikin 'yan Shi'a kuma mabiyan Harkar Musulunci ta Najeriya ƙarƙashin jagorancin Sheikh Ibraheem Zakzaky (H), sun gudanar da tattakin Arba'in na Imam Husain (A.S) na farko a shekarar…
-
Maraji'ai da MalamaiJagora Sheikh Zakzaky Ya Jaddada Muhimmancin Ilimi, Gwagwarmaya da Ikhlasi ga Ɗalibai a Mashhad
Hauza / Jagoran Harkar Musulunci a Najeriya, Sheikh Ibraheem Zakzaky (H), ya jaddada cewa ilimin da ɗalibai suke samu dole ne ya kasance a hidimar al'umma da kuma ci gaban Musulunci, yana mai…
-
Harkar Musulunci a Najeriya:
newsShahadar Sayyid Khamenei Babban Rashi Ne Ga Al’ummar Musulmin Duniya
Hauza/ Dandalin Resource na Harkar Musulunci a Najeriya ƙarƙashin jagorancin Sheikh Ibraheem Zakzaky (H) ya bayyana shahadar Shahidin Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran, Ayatullah Sayyid Ali…
-
newsRufe Zaman Makokin Shahadar Ayatullah Sayyid Ali Khamenei A Hussainiyyatu Aali Muhammad Da Ke Bauchi, Najeriya
Hauza/ An gudanar da taron kammala zaman juyayin shahadar Ayatullah Sayyid Ali Khamenei tare da halartar ɗimbin mabiya Sheikh Ibraheem Zakzaky a garin Bauchi na Najeriya, inda masu jawabi suka…
-
newsAn Gudanar Da Gangamin Bankwana Da Gangar Jikin Ayatullah Khamenei A Kano + Hotuna
Hauza/ A dai-dai lokacin da ake gudanar da zaman makokin shahadar Imam Husaini (AS), an gudanar da wani babban taron girmamawa da kuma gangamin bankwana na musamman ga Shahid Ayatullah Khamenei,…
-
Tafarkin Neman Gaskiya:
newsYadda Mazi Haruna Nwaeze Ya Zaɓi Mazhabar Shi’a Bayan Karɓar Musulunci
Hauza/ Mazi Haruna Ifeanyi Nwaeze, wani fitaccen jigo a cikin al'ummar Igbo na kasar Najeriya, ya bayyana cikakken bayani kan yadda ya bi ta hanyar bincike da nazari har ya kai ga zabar mazhabar…
-
newsMiliyoyin 'Yan Shi'a Sun Halarci Muzaharar Ashura A Najeriya
Hauza/ An gudanar da jerin gwanon Ashura a garuruwa sama da ɗari a fadin Najeriya, inda miliyoyin mutane daga sassa daban-daban na al’umma suka halarta.
-
Sheikh Zakzaky:
Maraji'ai da MalamaiMakarantar Imam Hussain (A.S) Ta Sadaukarwa Da Jajircewa Ita Ce Mafitarmu
Hauza/ Rahotanni sun tabbatar da cewa, a daidai lokacin da ake fuskantar ranar goma ga watan Muharram, wato ranar Ashura, an gudanar da taron juyayin shahadar Shugaban Masu Juyayi, Imam Hussain…