Hauza/ Saƙon gwagwarmayar Imam Husaini (A.S.) ga mutanen Iran (da ma duniya) shi ne cewa rayuwa ba ta da ƙima idan mutum zai rayu cikin wulakanci. Rayuwa ta hakika tana samun ma'ana ne cikin…
Hauza/Abuja: An gudanar da taron shekara-shekara karo na 12 na tunawa da shahidan waƙi'ar Ranar Ƙudus ta shekarar 2014 a Abuja, babban birnin Najeriya, inda Jagoran Harkar Musulunci a Najeriya,…
Hauza/Kano: Ana ci gaba da gudanar da Tattakin Arba’in na Imam Hussaini (A.S.) a yankin Kano na Najeriya, tare da halartar dubban Musulmi da mabiya Ahlul Baiti (A.S.) da almajiran Shaikh Ibraheem…