Sababbin Labarai
Mafi yawan kallo
Addini
-
Ayatullah Saeedi:
Al’umma Na Neman Ɗaukar Fansar Jinin Shahidin Jagora da Sauran Shahidai
Hauza/ Limamin Juma’ar birnin Qum, Ayatullah Sayyid Muhammad Saeedi, ya bayyana cewa al’ummar Iran sun shafe sama da dare 200 suna fitowar dare, yana mai cewa al’ummar Iran, bisa imani da taimakon…
-
Limamin Juma’ar Tehran:
Tsayin Dakan Yemen Ya Sauya Ma’aunin Ƙarfi a Yankin Yammacin Asiya
Hauza/ Hujjatul Islam wal Muslimin Haj Ali Akbari, Limamin Juma’ar Tehran, ya yi magana kan sauye-sauyen baya-bayan nan a fagen gwagwarmayar Yemen, yana mai cewa al’ummar Yemen ta tsaya tsayin…
-
Sheikh Sa’eed Ibrahim Birnin Kudu:
Neman Ilimin Addini da na Zamani Wajibi Ne Ga Dukkan Matasa
Hauza/ Sheikh Sa’eed Ibrahim Birnin Kudu, wakilin almajiran Sheikh Ibraheem Zakzaky (H) na yankin Birnin Kudu, ya jaddada muhimmancin neman ilimin addini da na zamani ga matasa, yana mai cewa…
-
Bayyanar Soyayyar Annabi a Kano:
Raba Gaggaruman Kyaututtuka ga Masu Sunan Manzon Allah (SAWA) da Ahlulbaiti (AS)
Hauza/ An gudanar da wani gagarumin taron Maulidin Manzon Allah (S) a birnin Kano na Najeriya, inda aka rarraba motoci, babura, kayan ɗinki, kayan abinci da sauran kyaututtuka ga wasu daga cikin…
-
Wakilin Waliyyul Faƙih a Gabashin Azarbaijan:
Al’ummar Iran Ba Za Su Huta Ba Matuƙar Ba Su Dauki Fansar Jinin Shahidin Jagora Ba
Hauza/ Hujjatul Islam wal Muslimin Mutahhari-Asl, Wakilin Waliyyul Faƙih a Gabashin Azarbaijan, ya jaddada muhimmancin jajircewa wajen samun ci gaba da kamalar ɗan Adam, yana mai cewa al’ummar…
-
Hujjatul Islam Qazi Askar:
Koyar da Addini na Buƙatar Zurfin Fahimta da Sahihin Sanin Musulunci
Hauza/ Hujjatul Islam wal Muslimin Qazi Askar, mai kula da Harami Mai Tsarki na Hazrat Abdul'azim Hasani (A.S.), ya jaddada cewa koyar da addini ba aikin kowa ba ne. Ya ce mutanen da suke da…
-
Ɗan Majalisar Kwararrun Jagoranci:
Yaƙi Bai Takaita ga Arangamar Soji Kawai ba
Hauza/ Hujjatul Islam wal Muslimin Hussain Rada'i, ɗan Majalisar Kwararrun Jagoranci, ya jaddada buƙatar sake nazarin ma’anar «اثخان فیالارض» ta fuskar ijtihadi a fikihun jihadi da kariya, yana…
-
Shaikh Zakzaky:
Harkar Musulunci Za Ta Ci Gaba, Addini Kuma Zai Tabbata
Hauza/ Jagoran Harkar Musulunci ta Nijeriya, Shaikh Ibraheem Zakzaky (H), ya bayyana cewa tunanin maƙiyan Harkar Musulunci na kawo ƙarshenta “mafarki ne da ba zai taɓa yiyuwa ba”, yana mai jaddada…
-
Hanyoyin Rayuwa | Falaloli Bakwai na Yin Shiru
Hauza/ Imam Ja’afar Sadik (A.S) ya bayyana yin shiru a matsayin wata hanya ta mutanen da suke neman gaskiya da ilimi, tare da jaddada cewa shiru yana kawo yardar Allah da kuma kare mutum daga…
-
Sheikh Sanusi Abdulƙadir:
Yanzu Lokaci Fata, Izza da Nasara ne
Hauza/ Wakilin ‘yan’uwa mabiyan Harkar Musulunci a birnin Kano, Sheikh Sunusi Abdulƙadir, ya jaddada muhimmancin fata, ɗaukaka da tsayin daka a wannan lokaci da duniya ke fuskantar manyan sauye-sauye…
-
Hujjatul Islam Rafi'i:
Kyakkyawan Ƙarshe Ya Fi Kyakkyawan Farkon Rayuwa Muhimmanci
Hauza/ Hujjatul Islam wal Muslimin Nasir Rafi'i ya jaddada cewa abin da ya fi muhimmanci ga mutum ba kawai kyakkyawan farkon rayuwarsa ba ne, sai dai ya kasance ƙarshensa ya zama mai kyau, kuma…
-
Wakilin Waliyyul Faƙih a Mazandaran:
Babban Aikin Hauza Shi Ne Fahimtar Maganar Allah Daidai da Kuma Isar da Ita ga Jama'a
Hauza/ Wakilin Waliyyul Faƙih a lardin Mazandaran, Hujjatul Islam wal Muslimin Muhammadi La'ini, ya bayyana cewa babban nauyi da manufar makarantun addini shi ne fahimtar maganar Allah Madaukakin…