Sababbin Labarai
Mafi yawan kallo
Addini
-
Pezeshkian Ya Gana da Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran
Hauza/ Mas'ud Pezeshkian ya tattauna da Ayatullah Sayyid Mujtaba Hussaini Khamene'i game da halin rayuwar jama’a da makomar ƙasar.
-
Musulunci Makarantar Son Mutumtaka ce, ba Makarantar Son Mutum ba Kawai
Hauza/ Son mutum yana nufin son mutumtaka; wato mu so tafarki da manufar ɗan’adam da kuma kamalar ɗan’adam. Son Ali (A.S.) son mutumtaka ne, domin Imam Ali (A.S.) ya kasance abin misali na mutumtaka,…
-
HANYAR RAYUWA | Me Ya Sa Ya Kamata Mu Riƙa Tunawa da Mutuwa?
Hauza/ Idan duniya ta zama abin ƙyama kuma marar daraja a idon mutum, hankalinsa zai karkata zuwa Lahira, kuma wataƙila wannan ne mafarin fara bautar Allah.
-
A tattaunawa da shugaban ofishin sakateriyar Majalisar Kwararrun Jagoranci:
Ta Yaya Ya Kamata a Dauki Fansar Jinin Shahidin Jagora?
Hauza/ Hujjatul Islam wal Muslimin Faƙihi ya jaddada cewa: "Ɗaukar fansar jinin Shahidin Jagora, ba wani mataki ne na ɗan lokaci ko wanda motsin rai ya jawo ba; a maimakon haka, tsari ne mai…
-
Mashigar Hormuz da Babul Mandib Ginshiƙan Ƙarfi da Juriya ne
Hauza/ Limamin Juma'ar Tehran, Hujjatul Islam wal Muslimin Muhammad Jawad Haj Ali Akbari, ya bayyana mashigar Hormuz da Babul Mandid, rundunonin sojoji masu ƙarfi, diflomasiyyar maƙwabta, haɗin…
-
Ayatullah A'arafi ya bayyana a Khudubar Juma'a a Qum:
Darussa 8 na Duniya da Wayewar Kai daga Muƙawamar Al'ummar Iran a Kallafaffen Yaƙi na Uku /…
Hauza/ Limamin Juma'ar birnin Qum, Ayatullah Alireza A'arafi, yayin da yake bayyana darussa 8 na duniya da na wayewar kai da gwagwarmayar al'ummar Iran ta koyar, ya jaddada cewa: "Gwagwarmaya…
-
Hujjatul Islam Nawaab:
Tattakin Arba’in na Bana ya Bayyana Tsantsar Ƙaunar Al’ummar Musulmi ga Shahidin Jagora
U Hauza/ Wakilin Waliyyul Faƙih kan harkokin Hajji da Ziyara ya bayyana cewa Tattakin Arba’in na bana ya kasance wata alama ta tsantsar ƙaunar al’ummar Musulmi ga Shahidin Jagora.
-
Hujjatul Islam wal Muslimin Rafi’i ya bayyana:
Halayen Annabi (S.A.W.A.) 10 a Cikin Aya ta 157 ta Suratul A’araf
Hauza/ Mai wa’azi a Haramin Mai Tsarki na Sayyida Fatimah Ma’asuma (S.A.) ya yi bayani kan halaye goma na Manzon Allah (S.A.W.A.) da suka zo cikin Aya ta 157 ta Suratul A’araf, inda ya ce: "Manzon…
-
Taron Rufe Tattakin Arba’in din Almajiran Sheikh Zakzaky Ya Gudana a Haramin Abul Fadl Abbas…
Hauza/ Karbala: An gudanar da taron rufe tattakin Arba’in na Imam Husaini (A.S.) na shekarar 1448H, wanda almajiran Sheikh Ibraheem Yaƙub Zakzaky (H) suka gudanar daga Najaf zuwa Karbala, a ɗakin…
-
Muhimmiyar Rawar Jagoranci Wajen Kare Muradun Jama’a da Dakile Fitintinu
Hauza/ Marigayi Allama Misbah Yazdi (R.A.) ya jaddada cewa bambancin fahimtar mutane yana daga cikin tushe da dama na sabani, kuma bai kamata a fassara kowane irin sabani da cewa cin amana ne…
-
Shaikh Zakzaky Ya Jaddada:
Mabiyan Makarantar Imam Husaini (AS) Ba Za Su Taɓa Miƙa Wuya Ga Azzalumai Ba
Hauza/ Jagoran Harkar Musulunci a Najeriya, Shaikh Ibraheem Zakzaky (H), ya jaddada cewa mabiyan makarantar Imam Husaini (AS) ba za su taɓa miƙa wuya ga azzalumai ba, yana mai cewa za su fifita…
-
An Gudanar da Gagarumin Tattakin Arba'in din Imam Husaini (A.S) na Yankin Kaduna a Garin Suleja
Hauza/ A ranar Litinin, 19 ga Safar 1448H, wanda ya yi daidai da 3 ga Agustan 2026, almajiran Jagora Shaikh Ibraheem Zakzaky (H) na Yankin Kaduna sun gudanar da gagarumin tattakin Arba'in na…