Talata 23 Yuni 2026 - 14:29
HADISIN YAU | Matsayin Hazrat Abbas (AS) a Ranar Kiyama

Hauza/ Imam Sajjad (A) a cikin wata riwaya, ya yi ishara da girman matsayin Hazrat Abul Fadlul Abbas (A) a gurin Allah Madaukakin Sarki.

Kamfanin Dillancin Labaran Hauza ya wallafa wannan riwaya ne daga littafin "Biharul Anwar".

Imam Sajjad (A) ya ce:

«أَنَّ لِلْعَبَّاسِ عِنْدَ اللَّهِ مَنْزِلَةً یَغْبِطُهُ بِهَا جَمِیعُ الشُّهَدَاءِ یَوْمَ الْقِیَامَةِ.»

"Lallai Abbas (A.S) yana da wani matsayi a gurin Allah, wanda dukkanin shahidai za su yi kishin daukakarsa (bayan sun yi sha'awar misalinsa) a ranar kiyama." (Biharul Anwar, Juzu'i na 22, Shafi na 274)

Alamomi

Ra'ayinka

You are replying to: .
captcha