Hauza/ Jagoran Harkar Musulunci a Najeriya, Shaikh Ibraheem Zakzaky (H), ya jaddada cewa mabiyan makarantar Imam Husaini (AS) ba za su taɓa miƙa wuya ga azzalumai ba, yana mai cewa za su fifita…
Hauza/ An gudanar da taron tunawa da Shahidan Quds na shekarar 2014 karo na 12 tare da halartar dimbin al'umma, malamai, shugabannin addinai, iyalan shahidai da sauran baƙi a cibiyar Darur Rahma…