Hauza/ Wata tambaya da ake iya yi game da addu’o’in da muke yi wa Manzon Allah (S) ita ce: Idan Manzon Allah (S) ya kai matsayi mafi girma na kamala, me ya sa muke roƙon Allah Ya ƙara ɗaukaka…
Hauza/ Hujjatul Islam wal Muslimin Sayyid Hassan Musawi ya ce: "Salati alama ce ta ƙauna da alaƙar zuciya da Manzon Allah (S) da Ahlul-Baiti (AS), kuma ya kamata muminai su gudanar da wannan…