Hauza/ Ayatullah Alamulhuda, yayin jaddada cewa mahangar juyin juya halin Musulunci ta samo asali ne daga yaƙi da girman kai da zalunci, ya ce: "Dole ne al’adar yaƙi da masu nuna karfi da danniya…
Hauza / Wakilin Waliyul Faqih a lardin Khorasan Radhawi ya ce: "Allah Maɗaukaki a cikin aya ta 60 ta Suratul Anfal ya jaddada cewa al’ummar Musulmi dole ne su samu isasshen ƙarfi a dukkan fannoni…