Hauza/ Shugaban Masallacin Jamkaran ya bayyana cewa: "Amurka a lokuta daban-daban ta nemi kai hari kan Iran, da nufin sauya tsarin siyasar kasar da sace albarkatun kasa kamar man fetur da karfin…
Hauza/ Taron kasa da kasa na Ansar al-Mahdi ya gudana a Masallacin Imam Mahdi na Jamkaran, tare da halartar tarin dalibai da masu bincike daga kasashe da dama na duniya.
Hauza/ Hujjatul Islam wal-Muslimin Ajaq-Nejad yayin jaddada irin rawar da al'umma suka taka wajen kawar da makirce-makircen makiya na baya-bayan nan ya ce: "Ta hanyar yin biyayya ga jagoran juyin…