Hauza/ Limamin Juma'ar Qom ya bayyana cewa: "Marigayi Imam (Khomeini) ya ce 'Allah ne ya kwato Khurramshahr.' Wannan ƙa'ida ce cewa duk inda muka tsaya tsayin daka (muƙawama), Allah yana bude…
Hauza/ Ayatullah al‑Uzma Nuri Hamedani ya bayyana cewa: "Shahid Raisi bai san dare ko rana ba wajen yi wa jama’a hidima, kuma alamun imaninsa ga Allah Madaukakin Sarki sun bayyana sosai a rayuwarsa,…
Hauza/ Shugaban makarantun Hauza (Islamic Seminaries) ya bayyana cewa: "Sakon al'umma a fili yake; shi ne tsayin daka kan manufofin Musulunci da Juyin Juya Hali da bin tafarkin shahidai, da kuma…