Hauza/ Ayatullah Sayyid Ahmad Khatami ya ce: "Amurka ta yi ƙoƙarin lalata ƙarfin makamai masu linzami na Iran, amma ta kasa. Kuma wannan ƙarfin makamai masu linzami ne ya jefa Amurka cikin ƙasƙanci,…
Hauza/ Hujjatul Islam wal Muslimin Sayyid Muhammad Nabi Musawi-Fard, Limamin Juma’ar Ahwaz, ya bayyana cewa ƙarfin tsaron Jamhuriyar Musulunci ta Iran ya sauya ma’aunin ƙarfi a yankin. Ya ce…